Matasa sun sake fita, suna sake Kira ga azzalumar gwamnatin Buhari dasu gaggauta sakin Fasfo din Jagora Sayyid Zakzaky (H) da mai dakinsa Malama Zeenah Ibrahim su tafi neman lafiya, Kamar yadda suka Saba dukkan ranakun litinin da Jumma'a a Abuja suna fita Motsin neman Fasfo din Jagora (H), da Mai dakinsa Malama Zeenah domin su tafi neman lafiya a kasashen ketare. Muzaharar yau litinin 16/1/2023 ta gudana ne tun daga bakin Banex plaza har zuwa Banex Junction dake Wuse 2(!!) Birnin tarayya Abuja.

16 Janairu 2023 - 17:47