masu ziyara ne ke tattaki zuwa birnin Mashhad domin gudanar da tarukan zagayowar ranar shahadar limamin ahlul bait na takwas, Imam Ridha (AS).
26 Satumba 2022 - 21:10
Lambar labari: 1308510
Dubban masu ziyara ne ke tattaki zuwa birnin Mashhad dake arewa maso gabashin kasar Iran, domin gudanar da tarukan zagayowar ranar shahadar limamin ahlul bait na takwas, Imam Reza (AS), a ranar 27 ga Satumba, 2022.