Labaran Juyayin Hussain A Duniya Gaba Ɗaya - Zambia
Labarai Cikin Hotona / Gangamin Ba Da Gudummawar Jini A Ranar Ashura a Lusaka
Kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Ahlulbaiti (AS) - ABNA ya ruwaito, -Su wanene masu aikin sa kai na "Husaini?" An gudanar da yakin gudunmawar bada jini a ranar Ashura bisa halartar gungun mabiya makarantar Ahlulbaiti (AS) a birnin "Lusaka" a babban birnin Zambia.
6 Satumba 2021 - 12:39
Lambar labari: 1177243