Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti

Madogara : ابنا
Lahadi

1 Oktoba 2023

06:54:58
1397024

Labarai Cikin Hotuna Nan Taron Matasan musulmi A Nairobi Babban Birnin Kasar Kenya

Kamar Yadda rahoton Kamfanin Dillancin Labarai na Ahlul-Baiti (A.S) na kasa da kasa - ABNA - ya fitar an gudanar da Taro mai taken "Matsalar Musulmi: Imani, Kimiyya, Fasaha da kuma makomar Afirka" wanda aka gudanar da shi a birnin Nairobi, babban birnin kasar Kenya, tare da halartar Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren Majalisar Ahlul-Bait (AS) ta duniya.