Rahoton da aka saki kwanan nan daga Cibiyar bincike da bayani ta Majalisar dokokin Isra’ila (Knesset Research and Information Center) ya bayyana wata matsananciyar matsalar lafiyar kwakwalwa a cikin sojojin IDF (Sojojin Tsaron Isra’ila):
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu, wanda kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ke nema ruwa a jallo saboda ayyukan ta’addancin majalisar ministocinsa a yakin Gaza da laifukan yaki, ya bayyana matakinsa na sake tsayawa takara a zaben 'yan majalisar dokokin Isra'ila da aka shirya gudanarwa a watan Nuwamban shekarar 2026.