ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
  • Yahudawa Na Kai Harin Dabbancin Kan Fursunonin Matan Falasdinu A Kurkukun Al-Damun

    Yahudawa Na Kai Harin Dabbancin Kan Fursunonin Matan Falasdinu A Kurkukun Al-Damun

    Cibiyoyin kula da al'amuran fursunonin Falasdinu a yau (Lahadi) sun ba da rahoton faruwar wani aikin danniya mai tsanani a kan fursunonin mata na Falasdinu a kurkukun Al-Damun. Dangane da wannan rahoto, sojojin gwamnatin mamaya, ta hanyar kutsawa sashen mata a tsakiyar daren Juma'a, ta amfani da hayaki mai sa hawaye, duka da wulakanci, sun haifar da shaƙewar numfashi da kuma tsananta yanayin raunin jiki na wasu daga cikinsu. A halin yanzu, mata 94 na Falasdinu, ciki har da mata biyu masu juna biyu da marasa lafiya biyu masu ciwon daji, suna cikin wannan kurkuku.

    26 Yuli 2026 - 18:45
  • Ayyukan Ta’addancin Yahudawa Na Kara Tsamari Bayan Kona Masallatai A Nablus Da Tulkarm

    Ayyukan Ta’addancin Yahudawa Na Kara Tsamari Bayan Kona Masallatai A Nablus Da Tulkarm

    Ma'aikatar Harkokin Waje ta Hukumar Falasdinu, yayin da take yin Allah wadai da aikin yahudawa na kona masallatai biyu a ƙauyukan "Qasra" (Nablus) da "Kur" (Tulkarm), ta jaddada cewa waɗannan hare-hare suna faruwa ne tare da goyon bayan gwamnatin mamaya na Isra'ila kai tsaye, kuma saboda kariyar da ake bas u na rashin hukunta sun daga hukumar ne yasa suke wuce gon a da iri, kuma ta buƙaci al'ummar duniya ta ɗauki matakai masu tasiri da tilaswa don dakatar da waɗannan ta'addanci.

    26 Yuli 2026 - 18:32
  • A Lebanon Mutuwa Ba Ta Zama Mafaka Ba; Isra’ila Ta Kai Harin Bama-bamai a Makabartun Kudancin Lebanon

    A Lebanon Mutuwa Ba Ta Zama Mafaka Ba; Isra’ila Ta Kai Harin Bama-bamai a Makabartun Kudancin Lebanon

    Hare-haren bama-bamai na gwamnatin yahudawa a kudancin Lebanon ba wai kawai sun takaita ga lalata gidaje da hanyoyi da gonaki ba, har ma sun kai hari ga makabartu.

    5 Yuli 2026 - 23:04
  • Rahotannin EMHRM Game Da Wawashe Dukiyoyin Fararen Hula Da Sojojin Isra’ila Ke Yi A Fagage Da Dama

    Rahotannin EMHRM Game Da Wawashe Dukiyoyin Fararen Hula Da Sojojin Isra’ila Ke Yi A Fagage Da Dama

    Ƙungiyar Kare Hakkin Bil Adama ta Turai – Mediterranean a cikin wani rahoto ta bayyana cewa…

    25 Afirilu 2026 - 12:03
  • Isra'ila Na Ci Gaba Da Kame Da Rusa Gidajen Falasdinawa

    Isra'ila Na Ci Gaba Da Kame Da Rusa Gidajen Falasdinawa

    Isra'ila ta gudana da kame tare da rushe gidaje a yammacin kogin Jordan. 

    24 Afirilu 2026 - 22:52
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom