Kuna masu kallon wani guntun bidiyo na aya ta 22 daga Surat As-Sajada mai albarka mai taken "Lalle Mu, Masu dauka fansa ne ga masu laifi." An samar da wannan bidiyo ta hanyar amfani da fasahar ƙirƙirar hoto ta hanyar basirar wucin gadi, kuma yana nuna wani ɓangare na tabbaaccen wa'adin Allah na ladabtarwa da azabtarwa ga masu laifi da azzalumai. Ku kalli wannan bidiyon mai ɗauke da sakon Alkur'ani.