Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti

Madogara :
Asabar

4 Mayu 2024

18:25:23
1456088

Labarai Cikin Hotuna Na Ziyarar Da Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya Ya Kai Ginin Al'adu Na Masallacin Sayyidina Muhammad Rasulullah (AS) Da Ke Birnin Sao Paulo Kasar Brazil.

Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Ayatullah Riza Ramazani, babban sakataren majalisar duniya ta Ahlul-Bait (A.S) wanda ya samu gayyata daga musulmin Brazil domin halartar taro mai taken "Musulunci Addinin Rayuwa Da Tattaunawa Ne" ya isa zuwa wannan kasa, a gefen wannan tafiya, inda ya ziyarci sassa daban-daban na gine-ginen al'adun masallacin Sayyidina Muhammad Rasulullah (SAW) da ke birnin Sao Paulo na kasar Brazil.

Madogara :
Asabar

4 Mayu 2024

18:00:11
1456087

Rahoto Cikin Hatuna Na Halartar Babban Sakataren Majalisar Ahlul-Bait (AS) Ta Duniya A Sallar Juma'a Ta Mabiya Shi'a A Birnin Sao Paulo Na Kasar Brazil 2

Kamfanin dillancin labaran na kasa da kasa na Ahlul-Bait (A.S) ya kawo maku rahoton cewa: Ayatullah Riza Ramazani, babban sakataren majalisar duniya ta Ahlul-Bait (A.S) wanda ya samu gayyata daga musulmin Brazil domin halartar taro mai taken "Musulunci Addinin Rayuwa Da Tattaunawa Ne" ya isa zuwa wannan kasa, a gefen wannan tafiya, ya halarci Sallar Juma'ar da 'yan Shi'a ke gabatarwa a Masallacin Manzon Allah SAW da ke birnin Sao Paulo na kasar Brazil.

Madogara :
Asabar

4 Mayu 2024

17:49:46
1456086

Rahoto Cikin Hotuna Na Ganawar Babban Limamin Cocin Curitiba Na Kasar Brazil Tare Da Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya

Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: “Jose Antonio Protzo”, babban limamin birnin Curitiba na kasar Brazil, ya gana da Ayatullah “Riza Ramazani”, Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya Ayatullah Ramadani wanda yayi tafiya zuwa wannan kasa bayan samun gayyata daga Musulman Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci; Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa".

Madogara :
Jummaʼa

3 Mayu 2024

18:42:20
1455962

Rahoto Cikin Hatuna Na Halartar Babban Sakataren Majalisar Ahlul-Bait (AS) Ta Duniya A Sallar Juma'a Ta Mabiya Shi'a A Birnin Sao Paulo Na Kasar Brazil.

Kamfanin dillancin labaran na kasa da kasa na Ahlul-Bait (A.S) ya kawo maku rahoton cewa: Ayatullah Riza Ramazani, babban sakataren majalisar duniya ta Ahlul-Bait (A.S) wanda ya samu gayyata daga musulmin Brazil domin halartar taro mai taken "Musulunci Addinin Rayuwa Da Tattaunawa Ne" ya isa zuwa wannan kasa, a gefen wannan tafiya, ya halarci Sallar Juma'ar da 'yan Shi'a ke gabatarwa a Masallacin Manzon Allah SAW da ke birnin Sao Paulo na kasar Brazil.

Madogara :
Jummaʼa

3 Mayu 2024

18:28:04
1455959

A Ci Gaba Da Tunawa Da Shahadar Imam Sadik (AS);

Rahoto Cikin Hatuna Na Zaman Makoki Shahadar Imam Ja’afarus Sadiq As A Haramin Imamain Kazimain (AS).

Kamfanin dillancin labaran na kasa da kasa na Ahlul-Bait (A.S) ya kawo maku rahoton cewa: a cig aba da tarukan makokin juyayin Shahadar Ima Sadiq As haramin Imamain Kazimain (A.S) ya dauki haramar juyayin shahadar jagoran mazhabar Jafari (A.S) ta hanyar sanya rubuce-rubucen juyayi da bakaken banoni da sitarori.

Madogara :
Jummaʼa

3 Mayu 2024

12:56:00
1455888

Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci A Ganawarsa Da Dubban Malamai Makarantun Iran:

Daidaita Dangantaka Da Isra’ila Ba Zai Magance Matsalar Ba; Dole Ne Falasdinu Ta Koma Ga Ma’abotanta Na Asali / Al'ummai Za Su Afkawa Gwamnatoci Masu Daidaitawa Da Isra’ila

Ayatullah Khamenei ya bayyana mafita guda daya tilo kan batun Palastinu da Iran ta gabatar, wato mayar da Palastinu zuwa ga masu ita na asali da suka hada da musulmi, kirista da yahudawa, sannan ya jaddada cewa: ba za a warware matsalar yammacin Asiya ba har sai an mayar da Falasdinu ga masu ita. Kuma ko da zasu iya kokarin ganin har zuwa shekaru ashirin ko talatin gwamnatin Sahayoniya ta ci gaba da rayuwa - wanda in Allah ya yarda ba za su iya ba - wannan lamari ba zai warware ba.

Madogara :
Alhamis

2 Mayu 2024

17:21:28
1455782

Jagoran Ansarullah Yaman: Makiya Suna Mamakin Yadda Ayyukanmu Ke Gudana

"Sayyid Abdul Malik al-Houthi" ya jaddada cewa: Mayakan wannan yunkuri sun harbo wani jirgi mara matuki na Amurka samfurin MQ9 a sararin samaniyar Sa'ada a karo na uku.

Madogara :
Alhamis

2 Mayu 2024

10:02:11
1455671

Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya A Husseiniyar Muhammad Rasulullah (SAW) Sao Paulo Brazil.

Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron musulmin Brazil a Husseiniyar Muhammad Rasulullah (SAW) a birnin Sao Paulo.

Madogara :
Alhamis

2 Mayu 2024

09:16:29
1455664

Ayatullah Ramezani: Hikimar Ahlul Baiti (AS) Ita Ce Mahangar Ɗaukar Nauyi Da Tabbatar Da Adalci A Duniya Baki Daya.

Babban shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) ta duniya ya ce: Babban aikin da mu mabiya Ahlul-baiti (AS) ke da shi shi ne mu gabatar da addini da dabi'unmu da ayyukanmu da maganganunmu. Ta yadda za a iya cewa wannan mutum ma'abucin addini ne na hakika, wanda aka horar da shi a mazhabar Ahlul Baiti, kuma mumini na hakika.

Madogara :
Laraba

1 Mayu 2024

17:43:17
1455553

Labarai Cikin Hotuna Na Ganawar Jagora Imam Khamenei Da Gungun Malamai

Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Jagoran juyin juya halin Musulunci Imam Khamenei- Dz - ya gana da gungun dubban malamai a ranar malamai ta duniya a Husainiyar Imam Khumaini - Allah Ya jikansa - a safiyar yau Laraba 05/01/ 2024.

Madogara :
Laraba

1 Mayu 2024

12:01:36
1455509

Rahoto Cikin Bidiyo Na Halartar Ayatullah Reza Ramezani Wajen Taron Malamai Da Jagororin Cibiyoyin Addini A Amurka

Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron gungun malamai da jagororin addinin musulunci Latin Amurka a birnin Sao Paulo na Brazil tare da gabatar da jawabi.

Madogara :
Laraba

1 Mayu 2024

11:53:50
1455508

Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Ayatullah Reza Ramezani Wajen Taron Matan Musulmi Na Latin Amurka.

Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron gungun mata musulmin Latin Amurka a birnin Sao Paulo na Brazil tare da gabatar da jawabi.

Madogara :
Laraba

1 Mayu 2024

11:30:18
1455505

Ayatullah Ramadani: Addinin Musulunci; Shi Ne Hakikanin Mai Kare Hakkin Mata

Babban magatakardar Majalisar Ahlul Baiti (AS) ya ce: Allah yana daukaka suto da martabar mata ta yadda Allah ya gabatar da wasu mata a matsayin abin koyi a cikin Alkur'ani.

Madogara :
Talata

30 Afirilu 2024

13:40:56
1455256

Rahoto Cikin Bidiyo Na Yadda Aka Gudanar Da taron Matasa Mabiya Mazhabar shi'a A Ƙasar Brazil Tare Da Halartar Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya

Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron kungiyar matasan musulmin Latin Amurka a birnin Sao Paulo na Brazil tare da gabatar da jawabi.

Madogara :
Talata

30 Afirilu 2024

13:32:11
1455255

Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya A Gungun Matasan Musulmin Yankin Latin Amurka.

Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron kungiyar matasan musulmin Latin Amurka a birnin Sao Paulo na Brazil tare da gabatar da jawabi.

Madogara :
Talata

30 Afirilu 2024

13:17:29
1455251

A taron matasan yankin Latin Amurka, aka gudanar da hakan

Ayatullah Ramezani: Matasa Mabiya Ahlul Baiti (AS) Suna Da Muhimmayar Rawa Da Zasu Taka A Wannan Zamanin Da Muke Ciki.

Babban Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya: Idan muna son yin wani abu a duniya, dole ne mu ci gaba da ayyuka a kungiyance, domin aikin daidaikun mutane ba ya bayar da wata mafita.

Madogara :
Talata

30 Afirilu 2024

11:46:14
1455235

Majalisar Dokokin Amurka: Za Mu Mayar Da Martani Mai Tsauri Kan Hukuncin Da Ake Yankewa AKan "Isra'ila".

Majalisar Dokokin Amurka Ta Yi Wa Kotun Hague Barazana: Za Mu Mayar Da Martani Mai Tsauri Kan Hukuncin Da Aka Yanke Kan "Isra'ila".

Madogara :
Talata

30 Afirilu 2024

11:25:22
1455231

Za A Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na "Nazarorin Kur'ani A Wajen Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci" A Birnin Qum.

Shugaban Jami'ar Ilimin Musulunci ya bayyana cewa: A gobe Laraba ne za a gudanar da taron nazarorin kur'ani na kasa da kasa na Ayaullah Khamenei a dakin taro na shahid Sulaimani da ke jami'ar ilmin addinin musulunci ta birnin Qum.

Madogara :
Talata

30 Afirilu 2024

08:01:08
1455204

An Kashe Mutane Bakwai Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Wani Harin Ta'addanci Da Aka Kai A Wani Masallacin 'Yan Shi'a A Birnin Herat Afganistan +(Hotuna)

Kafofin yada labaran kasar Afganistan sun bayar da rahoton cewa, a lokacin sallar magariba da Isha’i 'yan ta'addar takfiriyya sun kai hari a masallacin Imam Sahib Al-Zaman da ke yankin Andishiya na lardin Herat a yammacin kasar.

Madogara :
Talata

30 Afirilu 2024

07:40:22
1455195

A sakamakon zanga-zangar kin jinin sahyoniya;

An Fara Dakatar Da Daliban Jami'ar Columbia

Jami'ar Columbia ta fara dakatar da daliban da suka ki ficewa daga harabar Jami’ar.