Madogara : Harkarmusulunci a Nigeria
Asabar
12 Maris 2016
17:03:24
740574
Jarirai 15 na Shahidan mu ne neman hakkin jinin iyayen da sojoji suka kasha a Zariya
Jarirai goma sha biyar da aka haifawa Shahidan mu, da sojojin Nigeria suka kasha a hare-haren da suka kaiwa Harkar Musulunci a Nigeria yau fiye da watanni uku suna Magana da harsunan su na halin da suka sami kan su, kamar suna cewa ina iyaye mu? kuma suna neman hakkin jinin iyayen su da aka kasha.