An hada wannan gangamin ne da manufar yin Allah waddai da kisan Sheikh Nimr Al-Nimr a Saudiyyah, nuna goyon baya ga al'ummar Bahrain, al'ummar Yemen da wadanda aka zalunta.
Masu muzaharar sun rika daga hotunan Sheikh El-Zakzaky suna kira a gaggauta sakin sa tare da dukkanin wadanda suke tsare.
Tun bayan hare-haren ta'addancin da sojojin Nigeria suka kaiwa Harkar Musulunci a Nigeria, da kutsen da suka yi a gidan jagoran Harkar a Gyallesu ake ta gabatar da gangami da muzaharori a baki dayan kasar ana kiran a gaggauta sakin Sheikh El-Zakzaky.288