An gabatar da wannan gangamin ne a yau a Abuja gaban ofishin hukumar kula da hakkin dan adam ta kasa.
Abuja
Abuja
Abuja
Abuja
Mahalarta wannan gangami sun daga hotunan Sheikh El-Zakzaky suna kiran a gaggauta sakin sa, sannan kuma sun rika daga kyallaye da rubutun tir da hare-haren sojoji a Zariya.