Malam Yakubu Yahaya Katsina ne ya bayyana haka yayin da yake yin wata hira da manema labarai a cikin wannan makon.
Malam Yakubu Yahaya ya ci gaba da bayyana cewa tuni har an yi Magana da lauyoyi na kasa da kasa wadanda zasu gabatar da kara a gaban kotun ta ICC.288