Jagoran Harkar Sheikh Ibraheem Yaqoub El-Zakzaky.
Bayanan da Malam Abubakar Zaki yayi masu sosa rai da tausayi sun sa da dama da suka karanta zubar da hawaye, da sake jin zurfin irin rashin tausayin da sojoji suka nuna a lokacin hare-haren nan.
Malam Abubakar Zaki yayi bayanin yadda ya rabu da iyalan nashi da aka kashe, wanda a cikin su akwai daliba a Jami'ar Abuja wadda take shekara ta biyu a karatun ta, da kuma wadda aka dauka kwalejin tarbiyya dake Zuba, bnda kuma shi surukin sa Muhammad Bello Jega wanda malami ne a jami'ar Abuja.
Ga shafin Hirar: