Gaggawan sakin Sheikh El-Zakzaky.
Kamar yadda aka sani ne dai tun daga ranar Asabar din makon jiya ne sojojin gwamnatin Nigeria suka dirarwa Harkar Musulunci a Nigeria tare da yin kutse a gidan Sheikh El-Zakzaky wanda ya kai ga harbin Sheikh El-Zakzaky da mai dakin sa Malama Zeenatuddeen Ibraheem.288