To yanzun a jiya Lahadi 20 ga watan Disamba 2015 shaidun gani da ido sun ga sojojin sun tafi da irin babbar motar nan mai rusa gini inda kuma suka karasa rusa sauran bangaren da ya rage na Husainiyar ta Baqiyyatullah.
Dama kuma masu karatun mu sun riga sun san cewa tuni sun gama rugurguza gidan jagoran Harkar Musulunci a Nigeria Sheikh Ibraheem Yaqoub El-Zakzaky.
Ga hoton Husainiyar Baqiyyatullah nan kafin a karasa rugurguza ta.288