Tare da kona wani bangare na gidan da kuma harbin sa da harsasai da iyalan gidan sa.
Mahalarta gangamin sun rika daga kyallaye dauke da hotuna da kuma rubuce rubuce na abin da ya faru a Zariya.
Haka nan kuma sun rika rera take na Neman a gwamnati da tayi gaggawan dakatar da wannan mummunan aika-aika.288