Daya daga cikin malamai a kasar Iraki kuma sanannen mai fafatawa da rundunar mamaya a kasar Sayyid Muqtada Sadr sun fara shirin gabatar da gagarumar muzahara a kasar.
Yanzun haka dukkanin yankunan da mabiyan sa suke sun fara daga hotunan Sheikh El-Zakzaky suna nuna goyon bayan su gare shi da kuma yin Allah waddai kan abin da sojojin gwamnatin Nigeria suka yi ma shi.288