Addinin musulunci ya koyar.
Sai daga baya bayan da jami'an kula da bada agaji na gaggawa na RED CROSS suka iso sannan ne suka shiga tsakani.
Haka nan kuma da yawa daga cikin wadanda suka harba da farko ba su riga sun cika ba, amma saboda rashin bada dama a dauki mataki na gaggawa yasa sun yi ta zubar da jini har suka karasa cikawa.
Kada mu manta hatta shi shugaban bangaren bada agaji na Harkar Musulunci watau ISMA Dr Mustafa Ummar rahotanni sun tabbatar da sojojin sun bishi sun kashe.288