Rahotannin sun ci gaba da bayana cewa sojoji suna harbi ne kawai ga duk wanda suka ci karo da shi wanda yayi musu kama da musulmi.
Haka nan kuma rahotannin sun ci gaba da bayyana cewa ana ta ci gaba da karo sojoji zuwa wannan rukunin na unguwar Gyallesu.
Rahotanni sun tabbatar mana da cewa kawo ya zuwa yanzun an sami akalla shahidai 5 sannan kuma wasu kimanin 40 sun ji raunuka a hare-haren Gyallesu.288