Kamfanin dillancin labaran
Ahlul-Baiti (a.s) – ABNA- ya bayar da rahoto cewa: "Gershon Hakohin",
birgediya janar na gwamnatin sahyoniya mai ritaya, ya ce Sayyid Hassan
Nasrallah, babban shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon, yana da hikima
kuma a lokaci guda cikin kwarewa da kuma hatsari.
Ya kara da cewa: Nasrallah yana da kwarin gwiwa na goyon bayan Hamas da kuma kokarin amfani da yanayin da ake ciki wajen mayar da kungiyar Hizbullah ta zamo mai ikon karfi a yankin gabas ta tsakiya.