Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: A martanin da ya mayar da zaman kotun kasa da kasa ba domin gudanar da bincike kan laifukan wannan gwamnati Netanyahu ya ce: Ana zargin mu da kisan kiyashi a lokacin da muke yaki da masu kisan kare dangi!
Firaministan gwamnatin kashe yara kanana ya bayyana cewa: Sojojin Isra'ila su ne sojojin da suka fi da'a a duniya, wadanda suke yin duk wani abu don hana cutar da fararen hula, kuma ana zargin wannan sojojin da kisan kiyashi.