Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti

Madogara : ابنا
Litinin

6 Nuwamba 2023

11:18:40
1409064

Sama da mutane 1,600,000 ne suka rasa matsugunansu a Gaza

Sama da mutane 1,600,000 ne suka rasa matsugunansu a Gaza

Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Ma'aikatar harkokin cikin gidan Gaza ta sanar da cewa sama da Falasdinawa miliyan 1.6 ne suka rasa matsugunansu sakamakon hare-haren da Isra'ila ta kai a zirin Gaza.

A cewar Anatoly, Iyad Al-Bazm kakakin ma'aikatar harkokin cikin gidan Gaza ya bayyana cewa sama da Falasdinawa miliyan 1.6 ne suka rasa muhallansu sakamakon hare-haren da Isra'ila ta kai a zirin Gaza.