Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Ma'aikatar harkokin cikin gidan Gaza ta sanar da cewa sama da Falasdinawa miliyan 1.6 ne suka rasa matsugunansu sakamakon hare-haren da Isra'ila ta kai a zirin Gaza.
A cewar Anatoly, Iyad Al-Bazm kakakin ma'aikatar harkokin cikin gidan Gaza ya bayyana cewa sama da Falasdinawa miliyan 1.6 ne suka rasa muhallansu sakamakon hare-haren da Isra'ila ta kai a zirin Gaza.