Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Majiyoyin yada labarai sun rawaito cewa an harbo wani jirgin yakin sahyoniya mara matuki a yankin "Maalot Tarshiha" da ke arewacin kasar Falasdinu da ta mamaye.
A cewar wannan rahoto, kafar yada labaran yahudawan sahyuniya ta tabbatar da cewa an harbo wani jirgin mara matuki mallakar wannan gwamnati a yankunan da aka mamaye.