Faransawan biyu dai an yanke musu hukuncin dauri ne na shekara ashiri da kuma aikin dole na shekara goma.
A watan Yuli ne lauyoyin masu zargin suka bukaci soke hukuncin da kotun kula da manyan laifuka ta Madagska ta yanke a watan Disamban 2021.
Saidai bayanai sun ce akwai yiyuwar faransawan su nemi a basu damar gduanar da zama gidan yarin a kasarsu faransa.