Maohammad Marandi yayi wannan bayanin nan a wani sako day a aike da shi a shafinsa na Tweter da yake mayar da martani game da rahoton da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya yada dake nuna cewa kasar Iran ta ajiye wasu daga cikin muhimman bukatunsa a tattaunawar da ake yi.
Yace babu batun kulla yarjejeniya matukar hukumar nukiliya ta duniya bat a soke zargin karya da ake yi wa iran ba, da kuma cire dakarun kare juyin musulunci na iran daga cikin jerin sunyen yan ta’adda da amurka ta yi, to babu batun cimma matsaya a vieanna
Wanna yana zuwa ne adaidai lokacin da kasar Amurka ta nuna cewa tana ci gaba da yin nazari kan amsar da iran ta bayar kan bukatar da aka mika mata, kuma ana sa ran za ta bada amsa ayau din nan.
342/