Jaridar Premiun times ta Najeriya ta nakalto Garba Shehu mai bawa shugaban kasar shawara kan al-amuran yada labarai yana fadar haka ajiya Alhamis.
Shehu ya kara da cewa shugaban karfafa dankon zumunci tsakanin kasashen biyu, musamman a bangaren bankado kudaden da yan ta’adda suke amfani da su don ayyukansu a tarayyar Najeriya.
Shugaban ya sami rakiyar wasu daga cikin ministocinsa wadanda sukam hada da karamin ministan harkokin waje Zubairu Dada, ministan sadarwa Isa Fantami, Ministan Abuja Muhammad Bello da kuma ministan zirga-zirgan jiragen sama Hadi Sirika. Ana saran shugaban zai komagida a gobe Asabar.
342/