Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - na kasar Iran ya nakalto ministan harkokin wajen kasar Iran yana fada a cikin taronnjan cewa karfafa dankon zumunci tsakanin kasashen biyu yana da muhimmanci, don irin matsayin da suke da shi a yankin don kuma kare mutanen kasashensu.
Daga karshe ministan ya bayyana cewa Iran tana son ganin an aiwatar da yarjejeniyar mai muhimmaci wacce Iran da cimma da kasar rasha a cikin yan shekarun da suka gabata.
342/