Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Yace wannan ita ce hanyar da aza’a bi wajen doba sakamakon jarabawar saboda har yanzu hukumar bata wallafa sakamakon a shafinta ba saboda da wasu dalilai da bat a bayyana ba.
Bugu da kari an yi gargadi cewa daliban za su rika samun sakonni iri daban daban daga yan damfara kan yadda za su duba sakamakonsu sabanin wanda aka sanar, don haka an bukaci das u watsi da duk irin wadannan sakonni domin dukkansu hanyoyin ne na yaudara .
An gudanar da jarabawar neman shiga jami’oi ne a ranar juma’a 6 ga watan mayun shekara ta 2022 kuma aka kammala a ranar juma’a 13 ga watan na mayun shekara ta 2022
342/