Shugabar ofishin hukumar ta UNICEF a jihar Kano Rahma Farah ta shaidawa maneman labara cewa A halin yanzu a Najeriya kimanin kashi 60% na yara basa zuwa makaranta inda sama da miliyan 10 daga cikin yara mata ne,
Hare-haren da kungiyoyin masu ikirarin jihadi day an ta’adda ke kaiwa a Arewacin Najeriya ya cutar da ilimin yara a kasar, kuma ya samar da mummunan yanayi da hakan ya kashe karfin guiwar iyaya da masu ruwa da tsaki wajen aikewa da Yayansu makarantu,
Batun yin auren wuri da daukar ciki da wuri sun sa matsalar ta kara kamari
Rikece-rikece da yin garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa sun tilastawa mahukumta rufe makarantu fiye da 11000 a fadin kasar a watan Disemba a shekara ta 2020 kamar yadda hukumar ta Unicef ta bayyana.
Shugabar ofishin hukumar ta UNICEF a jihar Kano Rahma Farah ta shaidawa maneman labara cewa A halin yanzu a Najeriya kimanin kashi 60% na yara basa zuwa makaranta inda sama da miliyan 10 daga cikin yara mata ne,
Hare-haren da kungiyoyin masu ikirarin jihadi day an ta’adda ke kaiwa a Arewacin Najeriya ya cutar da ilimin yara a kasar, kuma ya samar da mummunan yanayi da hakan ya kashe karfin guiwar iyaya da masu ruwa da tsaki wajen aikewa da Yayansu makarantu,
Batun yin auren wuri da daukar ciki da wuri sun sa matsalar ta kara kamari
Rikece-rikece da yin garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa sun tilastawa mahukumta rufe makarantu fiye da 11000 a fadin kasar a watan Disemba a shekara ta 2020 kamar yadda hukumar ta Unicef ta bayyana.
342/