Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Bayanai sun ce ba’a tuntubi tsohon shugaban kasar ba kafin a saya masa da fom din.
jam'iyyar APC dai ita ce ta kada Jonathan a zaben 2015, bayan shafe shekaru biyar ya na mulkin kasar.
Wata kungiyar magoya bayan Jonathan ce ta yi cikare cikare wajen siya masa fom din a ranar Litinin.
342/