ABNA24 – Har ila yau kasashen turai din suna share fagen sassauta dokoki masu tsauri na bayar da Lamuni na Asusun IMF ga kasashen nahiyar ta Afirka.
Bayanin da shugaban kungiyar tarayyar Afirka Macky Sall ya fitar ya kunshi cewa; manufar taron wanda aka bude tun ranar Alhamis shi ne karfafa dankon alaka a tsakanin bangarorin biyu, saboda bunkasa harkokin zaman lafiya.
342/