Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - bayyana cewa dangantaka tsakanin gwamnatin sojoji na kasar Mali da kasashen Turai sun kusan katsewa saboda rashin gudanar da zabe a kasar a farkon wannan shekara ta 2022 bayan juyin mulki har sau 2 wanda sojojin kasar suka yi a bara.
A ranar laraban da ta gabata ce gwamnatin sojojin kasar ta Mali ta bukaci kasar Faransa ta daine shiga cikin harkokin cikin gida na kasarta. Daga karshe Paly ta ce:
'ci gaba da kasancewar sojojin kasar Faransa a Mali yana kara tsada, sannan dole ne gwamnatin kasar ta kaiyade abinda zata kashe don kula da sojojinta a kasar Mali'.
Kasar Mali dai tana fama da 'yan bindiga wadanda suke riya addini a arewacin kasar da kuma wasu kasashe makobta da kasar. Wadanda
342/