Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti{a.s} - ABNA - Yana mai cewa akwai rashin Adalci sosai inda Nahiyar Afrika dake da yawan mutane miliyan 1.3 amma ba shi da wakilci ko daya a kwamitin tsaro na Majalisar dinkin duniya.,
Taron wata dama ta kasuwancin, kuma Turkiya za ta kara fadada huldarta ta fuskacin tsaro da kasashen Afrika kuma tana da tsari mai kyau na yaki da sayar da jirage mara matuki.
Kasar Turkiya na ci gaba da kara sanya sawunta sosai a nahiyar Afrika inda a gomiya 2 da suka gabata ta bude wasu ofisoshin jakadanci guda 30, Kuma ta kafa sansanin soji a kasashen Sumaliya, Moroko da kuma Tunusiya, wanda ko a watan Satumba ma an kai jiragen sama mara matuki na Turkiya zuwa yankunan.
342/