Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {A.S} - ABNA : Ya kara da cewa gudanar da zabe shi ne mataki na gana da zai shimfida taswirar hanyar samar da zaman lafiya da tabbaci a kasar, kana yayi gargadin cewa duk wata jamiya da ta yi kokarin yin kafar ungulu na neman kawo cikas ga zaben da ake shirin yi za ta biya farashi mai tsada akan haka,
Za’a gudanar da zaben shugaban kasa da na yan majalisu ne a ranar 24 ga watan Decemba mai kamawa ,
A wani taron da aka gudanar a birnin Paris day a samu halartar shuwagabanin wasu kasashe har da kasar masar an bukaci a gudanar da zaben a lokacin da aka tsara.
342/