(ABNA24.com) Manzon Allah (SAW) ya ce: "Muminai 'yan uwan juna ne, jininsu abu daya ne, kuma a gaban makiya a dunkule suke." Kafi (bugun - Darul Hadith) mujalladi na 2, shafi: 338
Madogara : IQNA
Talata
16 Yuni 2020
09:28:45
1047216
'Yan Uwantaka Da Daidaito Tsakanin Muminai