Dubban masu ziyara ne ke tattaki zuwa birnin Mashhad dake arewa maso gabashin kasar Iran, domin gudanar da tarukan zagayowar ranar shahadar limamin ahlul bait na takwas, Imam Reza (AS), a ranar 27 ga Satumba, 2022.
Madogara : IQNA
Litinin
26 Satumba 2022
21:10:56
1308510
masu ziyara ne ke tattaki zuwa birnin Mashhad domin gudanar da tarukan zagayowar ranar shahadar limamin ahlul bait na takwas, Imam Ridha (AS).