Ra’isa ya yi wadannan kalaman ne a lokacin rufe taron kwanaki 3 kan yada ilimi a gefen taron babban zauren majalisar dinkin dunina a birnin Newyork,
Yace abin takaici Aladar mamaya da kasashen turai ke aiwatarwa yana jawo koma baya ga kasashen duniya daban-daban, suna hana kasashe ci gaba ta hanyar kirkiro wasu dokokin kasa da kasa na rashin adalci , da yin amfani da kungiyoyin kasa da kasa don kare manufofinsu, da bullo da wasu tsare-tsare don tilasta yin amfani da ala’adu da ra’ayoyinsu na son zuciya.
Daga karshe Ra’isi ya yayi kira ga hukumomin kasa da kasa da su girmama ala’adu da hakkin ilimi na kasashen duniya, yace ba zai yi wu A Canza tsarin ilimi ba tare da la’akari da abubuwan masu muhimmacin ba kamar iyalai da daidaito . da kuma hare hakkokinsu daga mulkin mallakar kasashen yamma na Ala’adun
342/