Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Ta ci gaba da cewa takunkumin da kasashe turai suka kakabawa kasar Rasha ya taimaka sosai wajen kawo cikas wajen samar da Alkama, da takin zamani da sauran kayayyakin bukata na rayuwa, lamarin day a karra ruruta wutar matsalolin da nahiyar Afrika fuskanta daba sauyin yanayi da kuma Annobar cutar Korona.
A gefe guda kuma minsitan harkokin wajen kasar Rasha Sargei Lavrov ya bayyana yantar da yankin Danbas na Ukrain da ya balle a matsayin abin da tafi ba fiffiko ba tare da wani sharadi ba, yana mai cewa sauran yankunan kasar Ukrain suke da alhakin yanke shawara kan makomarsu
Kasar Rasha ta kaddamar da harin soji kan kasar Ukrain ne a wata fabarerun da ya gabata bayan da ta ki yin aiki da yarjejeniyar da aka kulla tsakaninta da rasha da kuma batun amince da yakin Dntesk da Luhanks da suka barke.
342/