Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Ita dai tashar jirgin ruwa ta bahar maliya ta kasar Sudan wata cibiyace ta fita da shigo da kayayyaki daga kasahen Sudan Chadi Habash da Afrika ta tsakiya da kuma man fetur daga kasar Sudan ta Kudu
A karshen shekara ta 2017 ne tsohon shugaban kasar Sudan Umar ALbashir ya rattaba hannu kan yarjejeniyar shekaru 99 tsakaninsa da shugaban kasar Turkiya Dayyib Rajab Ardogan domin sake gina tashar jirgin ruwa ta Suake musamman dun kula da tsoffin gine-gine da ke wajen da aka yi su run zaman fur’auna Ramases na 2
Kasar sudan ta yi ra kashe 40 cikin 100 na kudadenn shigarta a watan Oktoba bayan da hukumomin kasa da kasa suka suke tallafin da suke basu saboda mayar da martani kan juyin mulkin da sojoji suka yi a kasar karkashin jagorancin Janaral Abdel fatah Alsisi.
342/