Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - kasar Iran ya bayyana cewa ko wane bangare na da jerin bukatu a hannunta, amma babu wani abu da aka cimma tsakanin kasashen biyu.
Amma kakakin ma’aikatar harkokin wajen bai musanta cewa a kwai shirin haduwar ministocin harkokin wajen kasashen biyu nan gaba a birnin Bagadaza ba.
342/