Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti

Madogara : Hausatv
Talata

17 Mayu 2022

19:22:30
1258427

Mutum Guda Ya Mutu 11 Sun Jikkata Sanadiyar Fashewar Wani Abu A Pakistan

Rahotanni sun bayyana cewa ministan harkokin wajen kasar iran Amir Abdallahiyan ya isa kasar Hadaddiyar daular larabawa a jiya litinin a wata ziyarar da yakai kuma ya gaba da sabon shugaban kasar Mohammad bin zayed inda ya mika masa sakon ta’aziya na mutuwar dan uwansa kuma tsohon shugaban kasar da Allah yayi wa rasuwa a makon da ya gabata, kana kuma sun tattauna kan muhimman batutuwa da suka shafi kasahen

Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Haka zalika tattaunawa kan wasu batutuwa na daban da suka shafi dangantakar dake tsakanin kasashen, da kuma yadda za’a warware wasu matsalolin da iraniyawa mazauna kasar suke fuskanta suna daga cikin abubuwa da suka mamye tattaunawar ta su.

Da yake bayani game da ganawar ta su da sabon shugaban hadaddiyar Daular larabawa ministan harkokin wajen iran kyakkyawar alakar dake tsakanin kasahen biyu makwabtan juna a matsayin babban abin da yake batawa makiya rai a yankin

Daga karshe ya ce an bude sabon shafin dangantaka tsakanin kasashen biyu kuma muna mika hannun abota da kauna ga makwabtanmu, kum kyakkyawar dangantakar dake tsakanin kasashen biyu yana kunyata makiyan yankin.

342/