Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Har il yau ya kara da cewa gwamnatin Amurka ta bata sunan hakkin dan Adam inda take amfani da shi amatsayin wani makami na cimma manufofinta da hakan ya rusa kimar kare hakki bil adama
Kakakin ya bayyana cewa ma’aikatarsa a shirye take ta taimakawa kungiyoyin domin kare mutunci da matsayinsu ahukumar ECOSOC da ma matakin kasa da kasa.
Sama da kunguyoyin masu zaman kansu guda 80 ne suka halarci wajen taron, inda mataimakin minsitan shari’an na kasar iran kan harkokin kasa da kasa Kazem Gharibabadi ya yi jawabi a wajen taron.
342/