Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti

Madogara : Hausatv
Laraba

4 Mayu 2022

18:51:06
1254547

​Amurka Ta Ce Ba Zata Taba Shirin Iran Da Rasha Na Gina Karin Cibiyoyin Nukliya A Iran Ba

Gwamnatin shugaba Biden ba zata yi kafan ungulu ga shirin kasar Rasha na ganawa kasar Iran karin cibiyoyin nukliya wanda zai lakube dalar Amurka biliyon $10 ba.

Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - nakalto Blinken yana fadar haka ne a lokacinda yake amsa tambayoyi daga yan majalisar dokokin kasar Amurka.

“yan majalisar sun bukaci gwamnatin Biden ta tabbatar masu kan cewa takunkuman tattalin arzikinnda aka dorawa kasashen Iran da Rasha zasu ci gaba matukar Rasha bata kawo karshen yaki a Ukrain be, ko kuma Amurka ta cimma wata yarjejeniya dangane da shirin Nukliyar kasar Iran nan gabac ba.

Blinlken ya tabbatar da cewa duk wata yarjejeniya da zata cimma da Iran a nan gaba kan shirinta na Nukliya ba zai shafin wadanda aka dorawa kasar Rash aba.

342/