Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - A cikin watan Mayu mai zuwa ne dai ake sa ran cewa ministan kimiyya na Nigeria Ogbonnaya Onu zai wakilci kasarsa wajen rattaba hannu a harjejeniyar fahimtar juna da kamfanin Promethee akan shirin na harba taurarin dan’adam din.
Taurarin da za a harba dai za su mayar da hankali ne wajen tattara bayanai dangane da harkokin tsaro da sanya ido akan iyakokin kasar.
342/