Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto shugaban yana fadar haka a lokacinda yake ganawa da tokwaransa na kasar Amurka Joe Biden ta kafar hotunan Bidiya.
Xi ya bukaci kasashen Amurka da China su yi aiki kafad da kafada don don tabbatar da zaman lafiya a duniya, wanda nauyi ne wanda kasashen duniya suka dora a kansu.
Kafin ganawar wacce ta dauki kimani sa’o’ibiyu, gwamnatin Amurka ta gargadi kasar Rasha dangane da taimakawa Rasa wajen kaucewa radadin takunkuman da kasashen yamma suka dora mata.
342/