Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Zaman ya zo ne bayan kasar Ukrain da Amurka da wasu kasashe guda 6, kasar Rasha da ke rike da jagorancin karba karba na kwamitin ta sanya lokacin da zaa yi zaman, sai dai bata yi Karin haske ko za’a yi zama a fili ba ne ko kuma ba Sirri.
Yanzu haka dai kasar Rasha it ace ke rike da shugabancin karba-karba na Kwamitin tsaro na majalisar dinkiin duniya kuma ita ke da alhakin sanar da lokacin gudanar da taron
Rasha ta dauki matakin amincewa da yancin cin gashin kai na yankunan biyu da ke gabashin kasar Ukrain kuma ta umarci sojojinta da su kaddamar da shirin tabbatar da zaman lafiya a yankunan da rikicin ya yi kamari.
342/