Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {A.S} - ABNA : Ya na mai cewa rahoton da aka fitar game da harin da aka kai da jirgi mara matuku kan gidan fira ministan Iraki da aka tabatar ya daga ofishin jakadancin Amurka ne dake bagadaza na tabbatar da hakan
Har ila yau yau nuna takaicinsa game da jan kafa da gwamntin kasar take yi wajen gudanar da binciken gano hakikanin gaskiya kan yunkurin kisan gillan da aka yi wa fira ministan kasar Mustapha Al’kazimi.
Daga kareshi yace Amurka ta san dukkan jami’an tsaro day an siyasar kasar don haka dukkan su suna cikin hadari, domin a kowanne lokacin Amurka tana iya kai musu hari kuma ta dora alhaki kan kungiyoyin gwagwarmayar kasar domin kunna wutar rikici a kasar