ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterLabaran Yau
  • Yadda Isra’ila Ke Asarar Makudan Kudaden Farfaganda A Amurka

    Me Ya Sa Ra'ayin Al'ummar Amurka Har Yanzu Yake Canzawa A Kan Tel Aviv?

    Yadda Isra’ila Ke Asarar Makudan Kudaden Farfaganda A Amurka

    2026-07-23 10:33
  • Khatam: Za Mu Kai Hari Kan Ababen More Rayuwar Man Fetur, Gas, Wutar Lantarki Da Tattalin Arzikin Yankin

    Khatam: Za Mu Kai Hari Kan Ababen More Rayuwar Man Fetur, Gas, Wutar Lantarki Da Tattalin Arzikin Yankin

    Hedkwatar Khatamul-Anbiya ta yi gargadin cewa: Idan aka aiwatar da barazanar Amurka, sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba za su yarda da fitar da ko digo ɗaya na man fetur ba, kuma za a kai hari a kan ababen more rayuwa na man fetur, gas, wutar lantarki da tattalin arziki na yankin.

    2026-07-23 09:26
  • Iran: Idan Har Aka Kai Hari Kan Gadoji Da Tashoshin Wutar  Ƙasarmu Zamu Yanke Wutar Yankin

    Iran: Idan Har Aka Kai Hari Kan Gadoji Da Tashoshin Wutar  Ƙasarmu Zamu Yanke Wutar Yankin

    Kwamandan rundunar sararin samaniya na dakarun juyin musulunci na Iran, a cikin wani sako, ya bayyana cewa: Idan har aka kai hari a kan gadojinmu da tashoshin wutar lantarkinmu, to za mu yanke wutar lantarki ga kawaye da masu karbar bakuncin masu kashe yara.

    2026-07-23 09:20
  • Jiragen Ruwa 9 Sun Gaza Wucewa Ta Babul-Mandeb Bayan Killacewar Tashoshin Jiragen Saudiyya

    Jiragen Ruwa 9 Sun Gaza Wucewa Ta Babul-Mandeb Bayan Killacewar Tashoshin Jiragen Saudiyya

    Kafofin yada labarai na yamma sun ba da rahoton cewa, bayan sanar da killacewar Saudiyya, aƙalla jiragen ruwa 9 sun ƙi wucewa ta mashigar Babal-Mandeb.

    2026-07-23 09:11
  • Yeman Ta Kai Hari Kan Jiragen Ruwan Dakon Mai Na Saudiyya

    Yahya Saree: Za Mu Mayar Da Martani A Cibiyar Ƙasar Saudiyya

    Yeman Ta Kai Hari Kan Jiragen Ruwan Dakon Mai Na Saudiyya

    Sojojin Yemen sun sanar da cewa, a wani aikin soji, sun kai hari a kan jiragen ruwan dakon mai na Saudiyya guda biyu a Bahar Maliya.

    2026-07-23 09:08
  • Bincike: Amurka Ba Ta Da Isassun Makamai Don Ci Gaba Da Yaƙi Fiye Da Wata Guda

    Bincike: Amurka Ba Ta Da Isassun Makamai Don Ci Gaba Da Yaƙi Fiye Da Wata Guda

    Rick Sanchez, ɗan jaridan Amurka, a cikin wani nazari mai girgiza game da yanayin sojin Amurka, ya yi gargadin cewa Amurka, saboda rage yawan kayan yaƙinta a rikice-rikicen duniya (ciki har da Ukraine) da tsadar kayan aikin tsaro, ba ta da isasshen ƙarfin ci gaba da yaƙi mai tsawo da Iran, kuma idan rikici ya ci gaba, a cikin kwanaki 30 kawai za ta fuskanci matsanancin karancin makamai. Yana mai nuni ga cin hanci na tsari a masana'antar tsaro ta Amurka, da ma'aunin kuɗi da ke amfanar Iran, ya jaddada cewa "lokaci yana anfanar Iran ne, kuma wannan yanayi ba zai amfanar Donald Trump ba ko kaɗan".

    2026-07-22 23:53
  • Kwamandan Sojojin Iran: Za Mu Yanka Ƙazantattun Ƙafafun Amurkawa Idan Suka Tako Iran

    Kwamandan Sojojin Iran: Za Mu Yanka Ƙazantattun Ƙafafun Amurkawa Idan Suka Tako Iran

    Babban Laftanar Hatami, yana magana da makiyiya Amurka, ya ce: Muna harbin Amurkawa, dole ne su sani cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ƙasa ce mai ƙarfi, kuma su tabbatar da daukakar al'ummar Iran.

    2026-07-22 23:45
  • Amnesty International: Harin Pakistan Kan Cibiyar Kula Da Masu Maye A Kabul Na Iya Zama Laifin Yaƙi

    Amnesty International: Harin Pakistan Kan Cibiyar Kula Da Masu Maye A Kabul Na Iya Zama Laifin Yaƙi

    Ƙungiyar Amnesty International a cikin wani sabon rahoto ta sanar da cewa harin sama na Pakistan a cibiyar kula da masu maye "Omid" a Kabul, saboda yanayin fararen hula na wannan cibiya da yawan wadanda abin ya shafa, na iya zama babban keta dokokin jin kai na kasa da kasa, har ma da zama laifin yaƙi; wannan hukuma ta buƙaci a gudanar da bincike mai zaman kansa da gaskiya game da wannan harin.

    2026-07-22 23:04
  • Isra'ila Ta Kidime Kan Yarjejeniyar Nukiliyar Amurka Da Saudiyya Wacce Ke Nuna Raguwar Matsayin Isra'ila Ga Amurka

    Isra'ila Ta Kidime Kan Yarjejeniyar Nukiliyar Amurka Da Saudiyya Wacce Ke Nuna Raguwar Matsayin Isra'ila Ga Amurka

    Yarjejeniyar da ke gab da aukuwa tsakanin Amurka da Saudiyya game da haɓaka shirin nukiliya na fararen hula na wannan ƙasa, ta haifar da tashin hankali a cikin muhawarrun Isra'ila. Yarjejeniyar da ke nuna "raguwar matsayin Isra'ila a gwamnatin Amurka," kamar yadda Kafofin yada labaraN Isra’ila suka nakalto daga majiyar gwamnatin, sabanin gwamnatocin baya waɗanda suke danganta duk wata yarjejeniya ta nukiliya da Saudiyya ga ci gaba a hanyar daidaita dangantaka da Isra'ila, wannan sharadi babu shi a yarjejeniyar yanzu.

    2026-07-22 22:27
  • Lebanon: Shugaban Lebanon Ya Bayyana Sharuɗɗa Uku Don Kwance Damarar Hizbullah

    Lebanon: Shugaban Lebanon Ya Bayyana Sharuɗɗa Uku Don Kwance Damarar Hizbullah

    Shugaban Lebanon ya jaddada cewa: Magance batun makaman Hizbullah yana yiwuwa idan akwai cikakken ikon siyasa. waɗannan sharuɗɗa uku a matsayin: ƙarshen mamayar ƙasar Lebanon da Isra'ila ta yi, cikakken ikon sojojin Lebanon a dukan ƙasar, da fara tsarin sake ginawa wanda gwamnatin Lebanon kaɗai za ta gudanar, ba tare da wani tsoma baki daga waje ba.

    2026-07-22 22:02
  • Trump: Ba Za A Taba Kama Netanyahu Ba A Ko Wane Hali!

    Trump: Ba Za A Taba Kama Netanyahu Ba A Ko Wane Hali!

    Trump a cikin wani sako, ba tare da yin nuni kai tsaye ga maganganun Mamdani ba, ya jaddada cewa Netanyahu, a lokacin da yake Amurka, ba zai fuskanci kowane irin kamu ba, kuma ya nuna godiya ga rawar gwamnatin yahudawa ta taka a yaƙi da Iran!

    2026-07-21 21:27
  • Iran Na Ci Baba Da Kai Hare-Haren Jiragen Marasa Matuki Kan Sansanonin Amurka A Yankin

    Iran Na Ci Baba Da Kai Hare-Haren Jiragen Marasa Matuki Kan Sansanonin Amurka A Yankin

    A zagaye na ashirin na aikin Tsawar Azaba, sa'o'i da suka gabata, jiragen mara matuki na sojoji, sun kai hari a kan sansanin Sheikh Isa na sojojin ta'adda na Amurka a Bahrain.

    2026-07-21 21:18
  • Iran Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Dakon Mai Guda Biyu A Kudancin Mashigar Hurmuz

    Iran Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Dakon Mai Guda Biyu A Kudancin Mashigar Hurmuz

    Dakarun Juyin Musulunci na Iran, tare da fitar da wata sanarwa, sun sanar da cewa jiragen ruwan dakon mai guda biyu masu keta doka, da nufin wucewa ta hanya maras tsaro a kudancin mashigar Hurmuz, sun fuskanci wata babbar gobara sakamakon fashewa, kuma an dakatar da su.

    2026-07-21 21:13
  • Amurka Ta Dauke Jiragen Yaƙi Da Jiragen Man Ta Amurka Daga Sansanonin Yankin Zuwa Isra’ila

    Amurka Ta Dauke Jiragen Yaƙi Da Jiragen Man Ta Amurka Daga Sansanonin Yankin Zuwa Isra’ila

    Amurka a yanzu ba ta da ikon kare sansanoninta a yankin daga hare-haren Iran.

    2026-07-21 19:20
  • Iran: Yadda IRGC Suka Dibge Sansanoni Uku Na Amurka A Kuwait, Da Jirage Marasa Matuka

    Iran: Yadda IRGC Suka Dibge Sansanoni Uku Na Amurka A Kuwait, Da Jirage Marasa Matuka

    A zagaye na goma sha tara na aikin Tsawar Azaba, sansanonin Amurka na Ahmad Al-Jaber, Al-Udayri da sansanin Arifjan a Kuwait, sun fuskanci hare-haren jiragen mara matuki masu tarwatsa komai suka daka na sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

    2026-07-21 19:10
  • IRGC: Yadda Dakarun Iran Ska Lalata Radars Da Na’urorin Tsaron Sama Na Amurka Baƙin Daren Jiya A Yankin

    IRGC: Baƙin Daren Ga Radars Da Na’urorin Tsaron Sama Na Amurka A Yankin

    IRGC: Yadda Dakarun Iran Ska Lalata Radars Da Na’urorin Tsaron Sama Na Amurka Baƙin Daren Jiya A Yankin

    Dakarun Juyin Musulunci na Iran, tare da fitar da wata sanarwa, sun sanar da cewa rundunar sararin samaniya ta dakarun juyin musulunci, sa'o'i cikin daren da ya gabata, ta maishe da wannan daren bakinkirir ga radars da na’urorin tsaron saman Amurka a yankin, a zagaye na 24 na aikin Nasr 2, da lambar sirrri mai albarka ta "Ya Ruqayya (A.S)," sun lalata wani radar Amurka a Al-Muharraq na Bahrain gaba daya, ta dena aiki, haka kuma sun kai hari na hadin gwiwa da makamai masu linzami da jirage mara matuki a kan wata na’urar tsaron sama ta Patriot na Amurka a Al-Rifa'a na Bahrain, tare da lalata ta.

    2026-07-21 18:58
  • Sheikh Hamid Tanzania: Darussa Biyar Da Jana'izar Jagora Shahidin Iran Ta Koyarwa Duniya + Hotuna

    Sheikh Hamid Tanzania: Darussa Biyar Da Jana'izar Jagora Shahidin Iran Ta Koyarwa Duniya + Hotuna

    Hujjatul-Islam Wal-Muslimin Sheikh Hamid Jalla Mukindenga, shugaban al'ummar Shi'a ta Tanzania (TIC), a jiya, yayin tafiyar aikin sa zuwa gundumar Rufiji, ya halarci taron tunawa da jagora shahidi wanda aka gudanar a Hussainiyar Hazrat Zahra (A.S) a yankin Ikwiriri, da ke lardin Pwani, kuma ya yi jawabi.

    2026-07-21 18:35
  • Cikakkun Bayanai Hare-haren Amurka A A Jiya Da Safiyar Yau Kan Wurare Hudu A Sassan Iran

    Cikakkun Bayanai Hare-haren Amurka A A Jiya Da Safiyar Yau Kan Wurare Hudu A Sassan Iran

    Da safiyar Talata, a ci gaba da hare-haren sama na makiya Amurka a kan larduna daban-daban na ƙasar, sun harba wani rokar yaƙi kan ɗaya daga cikin tsaunukan birnin Shiraz.

    2026-07-21 18:24
  • Rahoto Cikin Hotuna / Taron Tunawa Da Imam Mujahid Shahidi Mai Taken "Mun Yi Alkawari..."

    Rahoto Cikin Hotuna / Taron Tunawa Da Imam Mujahid Shahidi Mai Taken "Mun Yi Alkawari..."

    An gudanar da taron tunawa da Imam Mujahid Shahidi mai taken "Mun Yi Alkawari..." wanda kwamitin tunawa da Muharram da Arba'in na Husaini da kuma sansanin Kanun Hamza Sayyidush-Shuhada (AS) suka shirya, a zauren Ghadir na cibiyar ayyukan al'adu da fasaha na Kanun Ilimi da Tunanin Yara da Matasa.

    2026-07-21 08:50
  • Rashin Ruwa da Wutar Lantarki a Kuwait Ya Sanya Al’umma Cikin Firgita

    Mafuta Ita Ce Tsagaita Wuta Ta Gaskiya + Hotuna

    Rashin Ruwa da Wutar Lantarki a Kuwait Ya Sanya Al’umma Cikin Firgita

    Wannan shi ne taƙaitaccen tsokaci wanda ke gabatar da nazari game da sabon rikicin da ya kunno kai sakamakon tashin hankali a Tekun Farisa da hare-haren ramuwa na Iran. A cikin waɗannan hare-haren, ba wai kawai hanyoyin ruwa da jiragen ruwan dakon mai ake kai hari ba, har ma da muhimman cibiyoyin ruwa da wutar lantarki na ƙasashen masarautun Larabawa suna fuskantar hari, domin ba su daina ba da dama ga Amurka mai ta’addanci don kai wa Iran hari ba.

    2026-07-21 08:07
  • Ambaliyar Ruwa A Afghanistan Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane Da Dama da Raunata Wasu + Bidiyo

    Ambaliyar Ruwa A Afghanistan Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane Da Dama da Raunata Wasu + Bidiyo

    Sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da aka yi da yammacin jiya Talata, 20 ga Yuli 2026 da kuma kwararar ambaliyar ruwa a garin Parun, cibiyar lardin Nuristan na Afghanistan, akalla mutane 20 ne suka mutu, 80 suka jikkata, kuma mutane 100 sun bace. Hukumar magance bala'o'i ta Afghanistan ta ce yayin da ake ci gaba da aikin bincike, akwai yiwuwar ƙaruwar adadin wadanda suka rasa rayukansu.

    2026-07-21 07:52
  • An Gano Sojojin Amurka Biyu Da Iran Ta Kashe Yayin Da Trump Ke Alƙawarin Ɗaukar Fansa

    An Gano Sojojin Amurka Biyu Da Iran Ta Kashe Yayin Da Trump Ke Alƙawarin Ɗaukar Fansa

    An gano sojojin Amurka biyu da hare-haren Iran suka kashe a Jordan a ranar Litinin, yayin da Donald Trump ke shirin faɗaɗa yaƙinsa da gwamnatin Iran.

    2026-07-21 07:34
  • WHO: Yaduwar Ebola A Afirka Tsamari A Kongo

    WHO: Yaduwar Ebola A Afirka Tsamari A Kongo

    Bisa ga alkaluman gwamnati a Jamhuriyar Demokaradiyyar Kongo, adadin masu kamuwa da cutar Ebola na ci gaba da ƙaruwa, kuma har yanzu mutane 2,011 a wannan ƙasa sun kamu da ita, kuma 930 sun rasa rayukansu.

    2026-07-21 00:31
  • Isra’ila Na Ci gaba Da Ta'addanci A Kudancin Siriya

    Isra’ila Na Ci gaba Da Ta'addanci A Kudancin Siriya

    Sojojin gwamnatin yahudawa sun ci gaba da ta'addanci da ayyukan soji a kudancin Siriya, kuma sun kama wani ɗan ƙasar Siriya a wani shingen bincike na wucin gadi a yammacin ƙauyen Sayda al-Jawlan a wajen birnin Quneitra. A lokaci guda, motsin soji da harbin manyan bindigogi a wasu yankuna na wannan lardin ma sun ci gaba.

    2026-07-21 00:17
  • Mali: Sojoji Sama Da 50 Ne Aka kashe Da Kama Akalla 24 A Arewacin Ƙasar + Bidiyo

    Mali: Sojoji Sama Da 50 Ne Aka kashe Da Kama Akalla 24 A Arewacin Ƙasar + Bidiyo

    An kashe sojoji 50 na Mali tare da kama 24 a harin da aka kai wa ayarin sojojin Mali yayin da suke barin birnin Al-Nafis zuwa a arewacin ƙasar, cewar majiyoyin soji da na gida.

    2026-07-20 23:35
  • Rikicin Iyaka Tsakanin Afganistan Da Pakistan Na Ci Gaba Tsananta

    Rikicin Iyaka Tsakanin Afganistan Da Pakistan Na Ci Gaba Tsananta

    Majiyoyin Pakistan sun ba da rahoton faruwar rikici tsakanin sojojin Taliban da masu tsaron iyaka na Pakistan a yankunan iyaka na lardin Paktia na Afganistan da Kuram a jihar Khyber Pakhtunkhwa. Wannan rikici ya fara ne bayan harbin da aka yi a kan sansanonin iyaka na Pakistan, kuma sojojin Pakistan a martani sun kai hari a kan wuraren Taliban da manyan bindigogi.

    2026-07-20 23:01
  • Switzerland Ta Ware Dala Miliyan 2.4 Don Tallafawa Shirye-shiryen Jin Kai A Afganistan

    Switzerland Ta Ware Dala Miliyan 2.4 Don Tallafawa Shirye-shiryen Jin Kai A Afganistan

    Ofishin Hukumar 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNHCR) ta sanar da cewa gwamnati da al'ummar Switzerland sun ware dala miliyan 2.4 don ƙarfafa shirye-shiryen jin kai a Afganistan; kasafin kuɗin da aka shirya don tallafawa masu komawa gida, iyalai masu rauni, da al'ummomin da ke karbar bakuncin a yankuna daban-daban na Afganistan.

    2026-07-20 22:44
  • Iran Chaina Da Afganistan Na Kara Samar Da Hanyoyin Kasuwanci Ta Kasa

    Afganistan: Jirgin Kasa Na Farko Kai Tsaye Daga China Ta Hanyar Iran Ya Isa Herat

    Iran Chaina Da Afganistan Na Kara Samar Da Hanyoyin Kasuwanci Ta Kasa

    Jirgin kasa na farko na sufuri kai tsaye daga China zuwa Iran da Afganistan, ta hanyar wucewa ta hanyar jirgin kasa na Iran da hanyar Khaf-Herat, ya isa tashar Rozank a lardin Herat; wani lamari da zai iya zama juyi mai muhimmanci wajen hada Afganistan da ke kewaye da ƙasa zuwa hanyoyin kasuwancin yanki, da kuma rage dogaron wannan ƙasa ga hanyoyin gargajiya na Pakistan.

    2026-07-20 21:26
  • Dakarun Yamen Sun Tabbatu A Dukkan Fagagen Yakin Domin Tunkarar Motsin Saudiyya

    Dakarun Yamen Sun Tabbatu A Dukkan Fagagen Yakin Domin Tunkarar Motsin Saudiyya

    Majiyoyin Yemen sun ba da rahoton ƙaruwar motsin soji maras misali a dukkan fagagen tuntuɓar tsakanin sojojin kawancen Saudiyya da sojojin Ansarallah, da sanar da cewa a cikin sa'o'i 48 da suka gabata, bangarorin biyu sun tura dakaru da kayan aiki masu yawa zuwa fagage daban-daban, kuma sun ɗaga matakin shirye-shiryensu zuwa mafi girma. Waɗannan shirin sun zo a daidai lokacin da tashin hankalin fage ke ƙaruwa bayan jiragen Iran guda uku da suka sauka a filayen jiragen sama na Yemen, da sanarwar Sana'a na kawo ƙarshen killacewar shekaru 15, sun ƙara yiwuwar komawar rikice-rikicen soji masu faɗi.

    2026-07-20 21:12
  • Yamen Ta Hana Shige Da Ficen Jiragen Ruwan Saudiyya A Tekun Bahri Maliya

    Sojojin Yemen Sun Sanar Da Killacewar Ruwa A Kan Saudiyya Ba Shiga Ba Fita

    Yamen Ta Hana Shige Da Ficen Jiragen Ruwan Saudiyya A Tekun Bahri Maliya

    Sojojin Yemen, tare da fitar da wata sanarwa, sun sanar da sanya dokar hana zirga-zirgar ruwa ga Saudiyya, kuma sun bayyana cewa an yanke wannan shawara ne bisa ga ma'aunin "killacewa a kan killacewa," kuma an fara aiwatar da ita tun daga lokacin da aka fitar da sanarwa.

    2026-07-20 20:53
  • Na Baya
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • 7
  • 8
  • 9
  • 10
  • 11
  • Na Gaba
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom