ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterLabaran Yau
  • Rahoto Cikin Hotuna | Taron "Ahlul Baiti (AS), Adalci Da Mutuncin Dan Adam" A Babbar Kasa Ta Ivory Coast

    Rahoto Cikin Hotuna | Taron "Ahlul Baiti (AS), Adalci Da Mutuncin Dan Adam" A Babbar Kasa Ta Ivory Coast

    Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: an gudanar da taro mai taken Ahlul Baiti (AS), adalci da martabar dan Adam tare da halartar Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul Baiti (AS) ta duniya, a jami'ar Al-Mustafa da ke birnin Abidjan na kasar Ivory Coast. Ayatullah Ramezani ya yi tattaki zuwa wannan kasa da ke yammacin Afirka bisa gayyatar malaman addini daga Ivory Coast.

    2025-06-11 21:39
  • Bidiyon Yadda Aka Buɗe Kamfanin Labaran ÀBNA A Nahiyar Afirka Ghana

    Bidiyon Yadda Aka Buɗe Kamfanin Labaran ÀBNA A Nahiyar Afirka Ghana

    Bidiyon Yadda Aka Buɗe Kamfanin Labaran ÀBNA A Nahiyar Afirka Ghana

    2025-06-08 21:33
  • Bidiyon Yadda Mabiya Ahlulbaiti AS Suka Gudanar Da Sallar Idi A Ghana

    Bidiyon Yadda Mabiya Ahlulbaiti AS Suka Gudanar Da Sallar Idi A Ghana

    Bayan kammala sallar Idi, Sheikh Bansi ya gabatar da hudubar Idi da harshen Hausa, inda ya mayar da hankali kan halin da al’ummar Falasɗinu ke ciki a halin yanzu.

    2025-06-08 00:00
  • Yadda Mabiya Ahlulbaiti AS Sukai Sallar Idi A Ghana + Hotuna 

    Yadda Mabiya Ahlulbaiti AS Sukai Sallar Idi A Ghana + Hotuna 

    Yadda Khalifan Shugaban Mabiya Ahlulbait A Ghana, Sheikh Ibraheem Bansi, Ya Jagoranci Sallar Idi a Masallacin Ahlulbayt da ke Madina, Accra

    2025-06-07 23:45
  • An Bude Ofishin Yada Labaran ABNA A Ghana / ABNA Ta Zama Muryar Ahlul Baiti (AS) a Yammacin Afirka

    An Bude Ofishin Yada Labaran ABNA A Ghana / ABNA Ta Zama Muryar Ahlul Baiti (AS) a Yammacin Afirka

    An bude ofishin ABNA a nahiyar Afrika a babban birnin kasar Ghana a wani biki da ya samu halartar babban sakataren majalissar Ahlul Baiti (AS) ta duniya.

    2025-06-07 23:20
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron "Ahlul Baiti (AS), Adalci da Mutuncin Dan Adam" a Babban Birnin Ƙasar Ghana

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron "Ahlul Baiti (AS), Adalci da Mutuncin Dan Adam" a Babban Birnin Ƙasar Ghana

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlulbaiti AS - ABNA - ya kayi rahoton cewa: an gudanar da taro mai taken “Ahlul Baiti (AS) da adalci da mutuncin dan Adam” tare da halartar babban sakataren majalisar Ahlulbaiti AS ta duniya Ayatullah Reza Ramezani a birnin Accra babban birnin kasar Ghana. Ayatullah Ramezani ya yi tattaki zuwa wannan kasa ta yammacin Afirka bisa gayyatar da malaman addini daga Ghana suka yi masa.

    2025-06-07 22:16
  • Labarai Cikin Hotuna | Na Bude Ofishin Kamfanin Dillancin Labarai na ABNA A Ghana

    Labarai Cikin Hotuna | Na Bude Ofishin Kamfanin Dillancin Labarai na ABNA A Ghana

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlulbaiti AS - ABNA - ya habarta cewa: an bude ofishin kamfanin dillancin labarai na ABNA a kasar Ghana tare da halartar babban sakataren Majalisar Ahlulbaiti AS ta duniya Ayatullah Reza Ramezani da kuma Hassan Sadraei Aref babban Manajan Daraktan Kamfanin Dillancin Labarai na ABNA. Ayatullah Ramezani ya yi tattaki zuwa wannan kasa ta yammacin Afirka tare da wata tawaga bisa gayyatar malaman addini daga Ghana.

    2025-06-07 22:00
  • Sheikh Ibrahim Alzakzaky {H}: Allah Ta'ala Yayi Imam Khumaini (QS) Mutum Wanda Ke Da Natsuwa Da Rashin Tsoro

    Sheikh Ibrahim Alzakzaky {H}: Allah Ta'ala Yayi Imam Khumaini (QS) Mutum Wanda Ke Da Natsuwa Da Rashin Tsoro

    A ranar Talata 3/6/2025 (6/12/1446) ne Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar da jawabi ga dalibai da malaman manyan makarantu da ke karkashin inuwar ‘Academic Forum’, a munasabar tunawa da shekara 36 da wafatin Imam Khumaini (QS), a gidansa da ke Abuja.

    2025-06-05 16:42
  • Na Baya
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • Na Gaba
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom