-
A Yau Ne Za A Fara Atisaye Karo Na 7 Na Haɗin Tsaro Belt 2025 + Bidiyo
Gamayyar atisaye Jiragen ruwan sojojin ruwa na China da na Rasha sun shiga yankin ruwan Iran domin fara atisayen hadin gwiwa domin karfafa tsaro
-
Isra’la Na Ci Gaba Da Gina Sansanonin Soji A Labnon
Cikakkun bayanai na sabuwar mamayar da Isra'ila ta yi wa Lebanon; Tun daga gina wuraren soja zuwa killlace wasu yankunan.
-
Bidiyon Yadda Isra’ila Ta Mayar Da Sansanin Nour Shams
Motocin Buldozar yakin haramtacciyar kasar Isra'ila na ci gaba da sauya fasali da yanayin sansanin a karkashin manufarsu na matakan tsaro da shimfida hanyoyi a tsakiyar sansanin tare da rushe gidajen Falasdinawa da wuraren hidima. An ruguje gidaje gaba daya wasu kuma sun lalace.
-
Turai: Bai Kamata Hamas Ta Mulki Gaza Ba, Ko Ta Zama Barazana Ga Isra'ila Ba.
Ministocin harkokin wajen kasashen Birtaniya, Faransa, Jamus da Italiya sun fitar da wata sanarwa ta hadin gwiwa, inda suka yi maraba da shirin kasashen Larabawa na sake gina Gaza tare da bayyana shi a matsayin batun gaskiya.
-
Wani Fursunan Falsɗinawa Yayi Shahada A Gidan Yarin Isra'ila
An fitar da sanarwa shahadar wani fursuna Bafalasdine a gidan yarin Isra'ila
-
Hamas: Barazanar Trump Ba Ta Da Wani Amfani / Babu Fursunonin Da Za A Saki Ba Tare Da Yarjejeniya Ba
Hamas ta tabbatar da cewa: Ana ci gaba da kokari na masu shiga tsakani na aiwatar da dukkan matakai na yarjejeniyar
-
Shugabannin Larabawa Sun Jaddada Adawarsu Ga Korar Falasdinawa Sun Bukaci A Sake Gina Gaza
Bayan gudanar da wannan taro Gwamnatin Sahayoniya ta nuna adawarta ga shirin kasashen Larabawa dangane da Gaza
-
Isra'ila Na Ci Gaba Da Rushe Gidajen Falsɗinawa A Sansanin Nurush Shamsi
Sojojin Isra'ila na ci gaba da lalata gidajen Falasdinawa a sansanonin Nur Shams da Tulkarm da ke arewacin gabar yammacin kogin Jordan a ci gaba da kai hare-haren ta'addancinsu.
-
Shugabannin Kasashen Siriya Da Lebnon Sun Tattauna Kan Yadda Zasu Sarrafa Iyakoki Tsakanin Lebanon Da Siriya
Shugabannin kasashen Lebanon da Syria sun tattauna batun kula da iyakokin kasashensu a wata ganawa.
-
'Yan majalisar Masar sun Ragargaji Netanyahu
Mambobin majalisar dokokin Masar sun yi kakkausar suka ga matakin da firaministan Isra'ila ya dauka na hana shigar agajin jin kai Gaza, suna masu cewa matakin a matsayin "laifi ne na yaki" da kuma "samun keta dokokin kasa da kasa".
-
Yakin Cikin Gida A Isra’ila Tsakanin Yan Majalissa Da Natenyaho Yana Kara Kamari
Hukumar tsaro ta Shin Bet ta fitar da takaitaccen binciken da ta gudanar kan gazawar jami'an tsaron Isra'ila a harin da aka kai ranar 7 ga watan Oktoba.
-
Ayatullah Dari NajafAbadi: Watan Ramadan Wata Ne Na Yaduwar Rahamar Ubangiji Da Buɗe Ƙofofin Gafara.
Mataimakin shugaban majalisar koli ta majalisar Ahlul-baiti (AS) ya fitar da sako tare da taya daukacin al'ummar musulmin duniya musamman ma al'ummar wannan yanki masu imani na zuwan watan mai alfarma watan Ramadan.
-
Manzon Allah (S.A.W) Ya Ce: “Mafificin Aiki A Cikin Watan Ramadan Shi Ne Nisantar Aikata Sabo”.
Manzon Allah (saww) yana cewa: "Akwai da yawa daga masu azumi, wadanda kawai basu da wani kasu na lada daga azuminsu sai ta yunwa da kishirwa".
-
Labarai Cikin Hotuna: An Fara Gudanar Da Dararen Ramadan A Cibiyar Sayyida Zahra Da Ke Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast.
Labarai Cikin Hotuna: An Fara Gudanar Da Dararen Ramadan A Cibiyar Sayyida Zahra Da Ke Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast.
-
Jami'an Tsaron Pakistan Sun Kama Wasu Malaman Shi'a Guda Uku
Jami'an tsaron kasar sun kama wasu limaman kasar Pakistan uku daga jami'ar Al-Mustafa International University (MIU).
-
Hamas: Muna Maraba Da Shirin Masar Na Sake Gina Gaza
Da yake bayyana cewa shirin na Masar ya hada da gina tashar jiragen ruwa da filin tashi da saukar jiragen sama a zirin Gaza, Abdel Ati ya ci gaba da cewa: Dole ne a samu kashi na biyu don aiwatar da shirin tsagaita bude wuta a Gaza, kuma dole ne Isra'ila ta cika alkawuranta.
-
Rushewar Israila Da Kara Nuna Damuwa Game Da Karya Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta A Gaza
Rahoton ya ce Benjamin Netanyahu, firaministan gwamnatin Sahayoniya, tare da hadin gwiwar Amurkawa ne suka dauki matakin.
-
Aljeriya Za Ta Gudanar Da Taro Kan Batun Falasdinu
Aljeriya za ta gudanar da taro kan batun falasdinu bayan bayan sallar idi
-
Wasu Tagwayen Hare-Haren Kunar Bakin Wake A Pakistan Sun Kashe Fararen Hula 9 Zuwa 15
Wasu hare-haren kunar bakin wake da aka kai da mota a arewa maso yammacin Pakistan sun kashe fararen hula 9 tare da kashe maharan shida a arangama da jami'an tsaro.
-
Shugabannin Larabawa A Birnin Alkahira Sun Yi Gargadi Kan Tilastawa Falasdinawa Gudun Hijira Daga Gaza
Daftarin bayanin karshe na taron kolin kasashen Larabawa a birnin Alkahira ya yi maraba da kafa wani kwamitin wucin gadi da zai gudanar da harkokin zirin Gaza karkashin kulawar gwamnatin Palasdinu, tare da yin gargadi kan tilasta wa mazauna yankin gudun hijira ko kuma mamaye wani yanki na Falasdinu da aka mamaye.
-
Yawan Shahidan Gaza Ya Karu Zuwa 48,405
A yayin da aka tono gawarwakin wasu shahidai da dama daga karkashin baraguzan gine-gine a yankuna daban-daban na Gaza, adadin shahidan da gwamnatin mamaya ta haifar a wannan yakin tun daga ranar 7 ga watan Oktoban 2023 ya karu zuwa shahidai 48,405.
-
Yadda Ruhiyyar Imani Ke Ƙara Ƙarfi Da Azamar Ɗan Adam
Waliyyan Allah na gaskiya kuma ba su da ‘yanci daga kowane irin maɓuɓɓuga suke sun kubuta daga bautar abin duniya, kuma gudun duniya a ma’anarsa na gaskiya shi ke juya su kuma ba sa firgita kokawa dan sun rasa wani abin duniya, haka nan kuma tsoro baya shagaltar da tunaninsu a cikin irin wadannan abubuwa.
-
Rahoto Ckin Hotuna Na | Bada Tallafin Kayan Abinci Daga Shugaban Harkar Musulunci A Najeriya
Rahoto Ckin Hotuna Na | Bada Tallafin Kayan Abinci Daga Shugaban Harkar Musulunci A Najeriya
shugaban harkar Musulunci a Najeriya Sayyid Shaikh Ibrahim Zakzaky, yana raba kayan abinci ga mabukata a Zariya da sauran garuruwa.
-
Hamas Ta Bayyana Muhimman Abubuwa Dangane Da Karya Yarjejeniya Da Isra'ila Ta Yi
Yadda Isra'ila Ta Karya Ka'idojin Yarjejeniyar Tsagaita Buda Wata Da Hamas
Hamas ta sanar da wuraren da Isra'ila ta keta mafi mahimmancin yarjejeniyar tsagaita bude wuta
-
Adadin Shahidai Gaza Da Labanon
Adadin Shahidai Gaza Da Labanon Zuwa Yanzu
Wannan rahoton yana dauke da kididdigar baya-bayan nan kan shahidan yakin Gaza da Labanon
-
Limamin Juma'a Na Bagadaza Ya Tabbatar Da Ci Gaba Da Yi Gwagwarmaya Da Isra'ila
Sayyid Yassin AlMusawi: Jana'izar da aka yi a birnin Beirut ga jagoran gwagwarmaya Sayyid Hassan Nasrallah, wani muhimmin al'amari ne da ke nuna matsayin mutumin da kuma rawar da ya taka a fagen gwagwarmaya da Isra'ila.
-
Ku Ji Tsoron Wuta Ko Da Ciyar Da Rabin Dabino Ne, Ku Ji Tsoron Wuta Ko Da Shayar Da Makwarwar Ruwan Sha Ne.
Cikakkiyar Tarjamar Huɗubar Manzon Allah {Sawa} Na Shigowar Watan Ramadan
"Ya Abal-Hasan! Mafi alherin ayyukan wannan wata su ne nisantar abunda Allah Ta’ala ya haramta.” Sai ya fashe da kuka, na ce: Ya Manzon Allah, me ya sa ka kuka? Ya ce: “Ya Ali, ina kuka ga abin zai faru a gare ka a cikin wannan wata, kamar ina tare da kai alhali kana sallah ga Ubangijinka, kuma mafi sharrin mutanen farko da na karshe, dan’uwan wanda ya soke Rakumar Samudawa, ya zo ta sare ka a a goshinka, har jinin jike muka gemu".
-
Tashin Bom A Pakistan Yayi Sanadin Shahadar Mutane 6
Majiyar Pakistan ta rawaito cewa akalla mutane 6 ne suka mutu, wasu da dama kuma suka jikkata sakamakon wani harin kunar bakin wake da aka kai a lokacin sallar Juma'a a masallacin Haqqaniyyah dake arewacin kasar.
-
Bidiyoyin Yadda Akai Jana'izar Shahidan Lebanon Fiye Da 100 A Kudancin Ƙasar
A yau ne aka binne gawawwakin shahidai fiye da 100 daga birnin Atairun da ke kudancin kasar Labanon wadanda suka yi shahada a harin Guguwar Aqsa da goyon bayan Gaza.
-
Yara 15 Ne Suka Mutu A Gaza Sakamakon Tsananin Sanyi Tun Farkon Shigowarsa
Ma'aikatar lafiya ta Falasdinu a zirin Gaza ta sanar da cewa: Yara 15 ne suka mutu sakamakon sanyi a Gaza tun farkon lokacin sanyi