-
Ma'aikatar Lafiya ta Gaza Ta Nemi a Saki Dr. Abu Safiya Cikin Gaggawa
Ma'aikatar Lafiya ta Gaza ta nemi a saki Dr. Hussam Abu Safiya, wanda sojojin Isra'ila suka sace a lokacin wani samame da suka kai a Asibitin Kamal Adwan. Kungiyoyin kare hakkin dan adam sun ce an azabtar da shi kuma an yi masa mummunar azaba, inda ya rasa fiye da kilogiram 40 a tsare.
-
Labarai Cikin Hotuna | Ganawar Sarakunan Sharifai Da Shekh Ibrahim Alzakzaky {H}
Sarakunan Sharifai daga yankunan Zariya, Taraba, Jigawa, Adamawa, Kano, Gombe da Benue, sun ziyarci Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) yau Asabat 06/12/2025, a gidansa dake Abuja. 06/12/2025
-
Isra'ila Ta Sace 'Yan Siriya 39 a Lardin Quneitra, Syria
Cibiyar Golan ta ruwaito cewa an samu rahotannin sace mutane 39 a Lardin Quneitra da sojojin Isra'ila suka yi.
-
Pakistan: Sojin Pakistan Sun Kashe 'Yan Ta'adda 9
Jami'an tsaro sun kashe 'yan ta'adda 9 a ayyukan leƙen asiri a gundumomin Tank da Lakki Marwat na Khyber Pakhtunkhwa.
-
Yamen: Mamayar Da Saudiyya Da Hadaddiyar Daular Larabawa Suke Yi Wa Gabashin Yemen Zai Kawo Karshe.
Ansarullah tayi gargadi ga yan barandan kasashen Saudiyya da Daular Larabawa game da mamaye wasu yankunan kasar